Taron yaukaka zumunta tsakanin Afirka da Turai

A karon farko a tarihin nahiyoyin, gwamnatoci da yan kasuwa da yan siyasa da kuma kungiyoyin fararen hula a nahiyoyin afirka da Turai sun gudanar da wani taro a birnin Barlin na kasar Jamus.

Taron ya maida hankali ne wajen yaukaka dakon zumunta da habbaka tattalin arzikin yankunan guda biyu da annobar Corona ta yi wa illa ta hanyar samar da ayyukan yi. Taron har ila yau ya yi wata doguwar tattaunawa kan batun annobar COVID-19 da ma rigakafinta.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...