Rundunar ’yan sandan jihar Kebbi ta bayyana cewa ta gano jariri da aka binne da ransa a garin Kamba, karamar hukumar Dandi ta jihar. Mai magana da yawun rundunar, CSP
Rundunar ’yan sandan jihar Kebbi ta bayyana cewa ta gano jariri da aka binne da ransa a garin Kamba, karamar hukumar Dandi ta jihar. Mai magana da yawun rundunar, CSP
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kebbi ta ce ta samu nasarar ceto wani ɗalibi da aka sace daga Jami’ar Tarayya ta Birnin Kebbi. An gano cewa ɗalibin mai suna Augustine Madubiya,
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta sanar da cafke mutane 39 da ake zargi da aikata muggan laifuka daban-daban, da kuma ceto mutane 11 da aka sace, a wasu ayyukan
Rundunar ‘yan sandan Jihar Adamawa ta bayyana cewa ta fara bincike kan kisan wani mai gudanar da hada-hadar POS mai suna Abbas Yuguda, mai shekaru 35, wanda wasu suka hallaka
Rundunar ‘yan sandan Jihar Ogun ta kama wani manomi mai shekaru 53 mai suna Oloyede David bisa zargin satar buhuna uku na abarba da darajarsu ta kai N90,000 a yankin
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta kama wani mutum mai suna Anas Yakubu, mai shekaru 33, bisa zargin kashe matarsa ta ‘yar uwa, Fatima Adamu, a kauyen Baura da ke