Tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya, Yakubu Gowon, ya musanta jita-jitar da ake yaɗawa a kafofin sadarwa cewa Allah ya amsa rasuwa. Wani mataimakinsa Adeyeye Ajayi ne ya bayyana haka
Tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya, Yakubu Gowon, ya musanta jita-jitar da ake yaɗawa a kafofin sadarwa cewa Allah ya amsa rasuwa. Wani mataimakinsa Adeyeye Ajayi ne ya bayyana haka