Hukumomin jihar Ogun sun rufe kamfanin Lafarge wanda baturen kasar Italia mai dauke da cutar CORONA-VIRUS ya ziyarta, sannan an killace mutane ishirin da takwas wadanda sukayi muamula da baturen….
Hukumomin jihar Ogun sun rufe kamfanin Lafarge wanda baturen kasar Italia mai dauke da cutar CORONA-VIRUS ya ziyarta, sannan an killace mutane ishirin da takwas wadanda sukayi muamula da baturen….