Wata babbar kotun jihar Rivers ta bayar da umarnin wucin-gadi na dakatar da yunƙurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, Ngozi Nma-Odu. A hukuncin da ta yanke a birnin
Wata babbar kotun jihar Rivers ta bayar da umarnin wucin-gadi na dakatar da yunƙurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, Ngozi Nma-Odu. A hukuncin da ta yanke a birnin
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawa ta musamman da Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, a Villa ta Shugaban Ƙasa da ke Abuja ranar Litinin. Rahotanni sun nuna
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya koma kan kujerarsa bayan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ɗaga dokar ta-baci da aka shimfiɗa a jihar tsawon watanni shida. Rear Admiral Ibok-Ete
Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sasanta rikicin siyasa da ya dabaibaye Gwamnan Jihar Ribas, Siminilayi Fubara, da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike. Fadar shugaban ƙasa ce ta
Siminalayi Fubara, dakataccen gwamnan jihar Ribas a ranar Talata ya ziyarci shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a gidansa dake Lagos. Ziyarar na zuwa ne mako guda bayan da gwamnan ya
Siminalayi Fubara dakataccen gwamnan jihar Ribas ya ce bashi da wata alaƙa da wata ƙungiya ta masu tayar da kayar baya a yankin Neja Delta. Akwai dai zargin da ake
Jami’an tsaron da ke gadin majalisar dokokin jihar Rivers sun hana Gwamna Siminalayi Fubara shiga zauren majalisar bayan sun rufe ƙofofin shiga. A cikin wani bidiyo da sakataren yaɗa labaran
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Ribas (RSIEC) ta bayyana ranar 9 ga Agusta, 2025, a matsayin ranar da za a gudanar da sabon zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi a