Fadar shugaban kasa ta bukaci masu ɗaukar nauyin kayayyakin tallan sake neman zaɓen shugaban ƙasa Tinubu a shekarar 2027 da su gaggauta dakatawa. A wata sanarwa ranar Lahadi, Bayo Onanuga
Fadar shugaban kasa ta bukaci masu ɗaukar nauyin kayayyakin tallan sake neman zaɓen shugaban ƙasa Tinubu a shekarar 2027 da su gaggauta dakatawa. A wata sanarwa ranar Lahadi, Bayo Onanuga