Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, tare da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, sun jagoranci taron shugabannin jam’iyyar daga jihar Kano domin tabbatar da gōyon bayansu
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, tare da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, sun jagoranci taron shugabannin jam’iyyar daga jihar Kano domin tabbatar da gōyon bayansu