Sojoji sun ceto mutane uku daga hannun masu garkuwa da mutane a Kaduna

Dakarun soja sun samu nasarar ce to wasu mutane uku daga hannun masu garkuwa da mutane a jihar Kaduna.

Kwamishinan tsaro na jihar, Samuel Aruwan shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

Aruwan ya ce an samu nasarar ce to mutanen ne tare da lalata maboyar yan bindigar a dazukan Chikun, Kachia da kuma Kajuru.

More News

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...