All stories tagged :
News
Featured
Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Ya Kashe Mutane...
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane tara tare da jikkata wasu goma sha daya.Kungiyar ta bayyana cewa...




![We are our own problem, not the government - Kaffy slams Nigerian traders [VIDEO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/04/We-are-our-own-problem-not-the-government-Kaffy-slams-Nigerian-traders-VIDEO.jpg)











