All stories tagged :
News
Featured
Atiku ya yi rijista da jam’iyar ADC
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rijista da jam'iyar ADC a hukumance.
Atiku ya yi rijista da jam'iyar ta ADC tare da karɓar katin jam'iyar a mazabar Jada 1 dake karamar hukumar Jada ta jihar Adamawa a ranar Litinin.
A cikin watan Yuli ne Atiku ya sanar da ficewarsa...


![Coronavirus: Selma Ahmed raises alarm, blames NCDC, Kano over death [Full text]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/04/Coronavirus-Selma-Ahmed-raises-alarm-blames-NCDC-Kano-over-death-Full-text.jpeg)













