All stories tagged :
News
Featured
Zulum Ya Gargadi Jama’a Kan Sauran Yan ta’adda A Maiduguri
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana cewa sun samu sahihan bayanan sirri da ke nuna cewa akwai sauran mahara biyu a cikin birnin Maiduguri da ke shirin kai harin ƙunar baƙin wake kan jama’a.Gwamnan ya ce, bisa bayanan da hukumomi ke da su, mahara biyar ne suka shiga...
















