All stories tagged :
News
Featured
Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Ya Kashe Mutane...
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane tara tare da jikkata wasu goma sha daya.Kungiyar ta bayyana cewa...


![Leganes vs Real Madrid: Zidane’s La Liga starting XI revealed [Full list]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/04/Leganes-vs-Real-Madrid-Zidane’s-La-Liga-starting-XI-revealed-Full-list.jpg)













