All stories tagged :
News
Featured
Atiku ya yi rijista da jam’iyar ADC
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rijista da jam'iyar ADC a hukumance.
Atiku ya yi rijista da jam'iyar ta ADC tare da karɓar katin jam'iyar a mazabar Jada 1 dake karamar hukumar Jada ta jihar Adamawa a ranar Litinin.
A cikin watan Yuli ne Atiku ya sanar da ficewarsa...








![EPL: Man United release killer squad against Man City [Full list]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/04/EPL-Man-United-release-killer-squad-against-Man-City-Full-list.jpg)







