All stories tagged :
News
Featured
Zulum Ya Yi Alhini Bayan Fashewar Bama-Bamai Ta Kashe Mutane 8...
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana alhini da takaicinsa bayan wata fashewar bama-bamai da ake zargin ‘yan Boko Haram ne suka dasa ya kashe mutane takwas tare da jikkata wasu 21 a hanyar Maiduguri zuwa Damboa.Fashewar, wadda aka yi zargin na'urar fashewa ce ta zamani (IED),...