Mayakan Boko Haram 314 sun mika wuya ga sojoji a Bama

Rundunar sojan Najeriya na cigaba da samun gagarumar nasara a yakin da take da mayakan Boko Haram..

A sakamakon kakkauta farmaki da hare-hare da rundunar sojan take yanzu haka mayakan kungiyar na cigaba da ajiye makamai tare da mika wuya sojoji.

A ranar Laraba 29 ga watan Yuni mayakan kungiyar 314 ne suka mika wuya ga jam’ian sojan Najeriya a karamar hukumar Bama ta jihar Borno.

Har ila yau rundunar sojan ta samu nasarar ceto wasu manoma 12 daga hannun yan kungiyare ta Boko Haram

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...