Mayakan Boko Haram 314 sun mika wuya ga sojoji a Bama

Rundunar sojan Najeriya na cigaba da samun gagarumar nasara a yakin da take da mayakan Boko Haram..

A sakamakon kakkauta farmaki da hare-hare da rundunar sojan take yanzu haka mayakan kungiyar na cigaba da ajiye makamai tare da mika wuya sojoji.

A ranar Laraba 29 ga watan Yuni mayakan kungiyar 314 ne suka mika wuya ga jam’ian sojan Najeriya a karamar hukumar Bama ta jihar Borno.

Har ila yau rundunar sojan ta samu nasarar ceto wasu manoma 12 daga hannun yan kungiyare ta Boko Haram

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]