Lionel Messi: Ta faru ta kare: zakaran kwallon kafa na duniya zai bar Barcelona

Lionel Messi

Zakaran kwallon kafar duniya Lionel Messi ya ce zai bar Barcelona, bayan share kimanin shekarar 20 yana taka leda a kungiyar.

Kungiyar ta tabbatarwa da kamfanin dillancin labarai na AP a ranar Talata cewa dan wasan Argentinan ya aika mata da wani bayani a rubuce dake bayyana yunkurinsa na barin kungiyar.

Wannan sanarwar na zuwa ne kwana 11 bayan ragargazar da Munich ta yi wa Barcelona da ci 8-2 a wasan daf da kusa da na karshe a gasar zakarun Turai, wanda wannan daya ne daga cikin wulakancin kwallon da dan wasan ya gani a tarihin rayuwarsa.

Messi wanda ya lashe kyautar Ballon d’O har sau shida ya fara takawa Barce leda ne a 2004, kuma ya lashe gasar zakarun Turai har sau hudu.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...