All stories tagged :
Law
Featured
Yan bindiga sun kashe mutane 4 a jihar Neja
Mutanen da basu gaza huÉ—u ba ne aka kashe bayan da wasu yan bindiga su ka kai farmaki kauyen Damala dake gundumar Woku a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja.
Harin na zuwa ne ko mako guda ba ayi ba da kashe mutane 42 a wasu farmaki da aka kai...







![Fayose arrives court ahead of N1. 3bn fraud trial [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/1540201584_Fayose-arrives-court-ahead-of-N1.-3bn-fraud-trial-PHOTOS.jpeg)







