Kwamandan ISWAP Abu Sa’idu Ya Shiga Hannun Jami’an Tsaro

Dakarun  sojan Najeriya bataliya ta 144 dake rundunar Operation HaÉ—in Kai da aka girke a  Madagali a jihar Adamawa sun samu nasarar kama wani kwamanda a Æ™ungiyar Æ´an ta’addar ISWAP, Sa’idu Hassan Lawan wanda aka fi sani da Abu Sa’idu.

Ƙasurgumin É—an ta’addar na daga cikin jerin sunayen Æ´an ta’addar da jami’an tsaro suke nema ruwa a jallo an kuma kama shi a wani  tarko da jami’an tsaro su kai masa a yankin  kasuwar Mubi a ranar 9 ga watan Maris.

Wata majiya dake jami’an tsaro sun faÉ—awa Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro a yankin tafkin Chadi cewa Sa’idu Hassan Yellow mai shekaru 32 shi ne wanda ya tsara farmakin da aka kai Askira Uba a ranar 21 ga watan Nuwamban 2021 inda aka kashe kwamandan birged ta 28 da kuma wasu sojoji uku.

More News

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...

NFF ta naÉ—a Finidi George a matsayin sabon kocin Super Eagle

An naɗa Finidi George a matsayin sabon mai horar da kungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya wato Super Eagle. Hukumar ƙwallon Ƙafa ta Najeriya, NFF ita ta...

Gwamnan Edo Zai Fara Biyan 70,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sanar da mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan ga ma'aikatan jihar inda za a riƙa biyan naira dubu 70,000. Gwamnan...