Kotu ta jingine dakatarwar da aka yiwa Kwankwaso daga jam’iyar NNPP

Wata babbar kotu dake Kano ta jingine dakatarwar da aka yiwa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso daga jam’iyar NNPP.

Da yake yanke hukuncin a ranar Talata alkalin kotun mai shari’a, Usman Naabba ya kuma hana mambobin jam’iyar tsagin da suka dakatar da Kwankwaso ayyana kansu a matsayin shugabannin jam’iyar NNPP.

A makon da yawuce ne kwamitin amitattun jam’iyar ta NNPP ya ayyana dakatar da Kwankwaso daga jam’iyar kan zargin cin amanar jam’iyar.

Amma kuma wani tsagin jam’iyar dake biyayya ga tsohon gwamnan ya janye dakatarwar da aka yi masa.

Har ila yau kotun ta umarci hukumar zabe ta INEC da kada ta yi aiki da dakatarwar har sai an gama sauraren shari’ar.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...