Jihar Yobe ta sanar da ranar yin zaɓen ƙananan hukumomi

Gwamnatin jihar Yobe ta ce ta shirya gudanar da zaben kananan hukumomi a ranar 25 ga watan Nuwamba 2023.

Sakataren gwamnatin Jihar, Baba Mallam Wali shi ne ya bayyana haka cikin wata wasika da ya aikewa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Jihar Yobe.

Wali ya aike da wasikar ne biyo bayan amincewar da gwamnan jihar, Mai Mala Buni ya yi na gudanar da zaben.

Gwamna Buni ya rushe shugabancin ƙananan hukumomin jihar biyo bayan karewar wa’adinsu.

More News

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...