Jami’ai 4 na hukumar lura da shige da fice ta Najeriya sun mutu a hatsarin mota a Kano

Hukumar Kula Da Shige Da Fice ta Najeriya ta ce jami’anta huÉ—u sun mutu a yayin da wasu 7 kuma suka samu rauni a wani hatsarin mota akan hanyar Kano-Zaria.

Hatsarin ya faru ne Æ´an kilomitoci kaÉ—an daga birnin Kano.

Mai magana da yawun hukumar, Adedotun Aridegbe shi ne ya sanar da faruwar lamarin a wurin wani taron manema labarai ranar Litinin a Abuja.

Aridegbe ya ce ma’aikatan na kan hanyarsu ne ta komawa Abuja daga wani aiki da aka tura su a Kano a lokacin da lamarin ya faru.

Ya kara da cewa awadanda suka samu rauni a hatsarin na samun kulawa a Asibitin Koyarwa na Mallam Aminu Kano dake Kano.

More News

An sake gano gawar wani shugaban Fulani da ya ɓata a jihar Filato

An gano gawar wani Arɗon Fulani, Umar Ibrahim da ya ɓace a cikin wata rijiya dake kauyen Jokom a ƙaramar hukumar Mangu ta...

An kama Æ´an kungiyar IPOB 18 da ake zargi da kisan Æ´an sanda

Rundunar yan sandan jihar Imo ta kama mutane 18 da ake zargi da zama yan kungiyar IPOB da suke da hannu a kisan Æ´an...

Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da zaɓen gwamnan jihar Sokoto

Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja ta tabbatar da zaɓen, Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto. Rukunin alkalan kotun su uku sun yi watsi da...

Kotun ɗaukaka ta soke zaɓen shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna

Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja, ta soke zaɓen kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman. Alkalan kotun uku sun bayar da umarni da a sake...