Jami’ai 4 na hukumar lura da shige da fice ta Najeriya sun mutu a hatsarin mota a Kano

Hukumar Kula Da Shige Da Fice ta Najeriya ta ce jami’anta huÉ—u sun mutu a yayin da wasu 7 kuma suka samu rauni a wani hatsarin mota akan hanyar Kano-Zaria.

Hatsarin ya faru ne Æ´an kilomitoci kaÉ—an daga birnin Kano.

Mai magana da yawun hukumar, Adedotun Aridegbe shi ne ya sanar da faruwar lamarin a wurin wani taron manema labarai ranar Litinin a Abuja.

Aridegbe ya ce ma’aikatan na kan hanyarsu ne ta komawa Abuja daga wani aiki da aka tura su a Kano a lokacin da lamarin ya faru.

Ya kara da cewa awadanda suka samu rauni a hatsarin na samun kulawa a Asibitin Koyarwa na Mallam Aminu Kano dake Kano.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...