INEC ta musanta cewa ta janye daga shari’ar zaɓen gwamnan Kano

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta musalta maganar da ake yadawa cewa ta janye daga daukaka kara kan shari’ar zaɓen jihar Kano.

Hukumar ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Asabar.

Sanarwar ta ce babu inda aka umarci wani jami’i ya rubuta takardar janye ƙara kuma tuni aka janye waccen takarda tare da daukar mataki kan jami’in da ya rubuta takardar.

A jiya ne dai wata takarda ta bulla mai dauke da sahannin jami’in sashen shari’a na ofishin INEC na Kano dake cewa hukumar ta janye daga shari’ar.

Sanarwar t ta shawarci jama’a da su yi watsi da abun da waccan takarda ta ƙunsa.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon ɗan majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...