Ina Fargabar Ranar Da Talaka Zai Hambarar Da Gwamnatin Najeriya, Inji Dino Melaye

Dino Melaye, dan majalisar dattijai mai wakiltar al’ummar Kogi ta tsakiya, ya ce yana tsoron ranar da talakawan Najeriya za su fara yiwa shugabanni bore saboda yadda shugabanni ke azabtar da su.

Melaye, ya wallafa wannan furuci ne jiya a shafin sa na Tweeter, inda yace “Ina tsoron irin daukar fansa da talaka zai yi a Najeriya, irin haka ya faru a kasashen Rushiya, Faransa da kuma na kwana-kwanan nan a kasar Sudan”

“Kuma hakan ya faru ne sakamakon rashin adalcin da shugabannin kasashen ke yiwa talakan kasar, mu ma yanzu a Najeriya an kamo hanya” inji shi.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...