Gwamnonin PDP Sun Ziyarci Tinubu A Abuja

Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin gwamnonin PDP a gidan gwamnati na Defense House dake Abuja.

Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike da takwaransa na jihar Oyo, Seyi Makinde sun gana da shugaban kasar mai jiran gado.

Gwamnonin biyu na jam’iyyar PDP na daga cikin mambobin kungiyar G-5 da suka ki yarda su marawa Atiku Abubakar baya a zaÉ“en shugaban kasa na 2023.

Wata majiya dake kusa da zaÉ“aÉ“É“en shugaban kasar ta tabbatarwa da jaridar Daily Trust cewa gwamnonin sun gana a ranar Juma’a da daddare amma ganawar ta su bata da alaÆ™a da siyasa.

More News

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...