Gwamnatin jihar Katsina ta fara rabon kayan abinci da tallafin ₦5000

Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da shirinta na tallafawa mata masu rauni da kuma dattawa inda za a raba musu kayan abinci ga mutanen 33,000..

A wani bangare na ciyarwar watan Azumin Ramadana gwamnatin jihar ƙarƙashin jagoranci mai girma gwamna,Dikko Umar Raddata fara rabon na buhun  shinkafa mai nauyin 25kg da kuma tallafin kuɗi na ₦5000 ga mata masu rauni da kuma mutane mara sa galihu dake faɗin ƙananan hukumomi 31 dake jihar.

Gwamnatin ta ce ta Æ™irÆ™iro tsarin ne na jin Æ™ai domin ragewa jama’a wahalhalun da ake fama da su na matsin tattalin arziki da tsadar kayan abinci.

More News

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...

NFF ta naÉ—a Finidi George a matsayin sabon kocin Super Eagle

An naɗa Finidi George a matsayin sabon mai horar da kungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya wato Super Eagle. Hukumar ƙwallon Ƙafa ta Najeriya, NFF ita ta...

Gwamnan Edo Zai Fara Biyan 70,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sanar da mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan ga ma'aikatan jihar inda za a riƙa biyan naira dubu 70,000. Gwamnan...