Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da shirinta na tallafawa mata masu rauni da kuma dattawa inda za a raba musu kayan abinci ga mutanen 33,000..
A wani bangare na ciyarwar watan Azumin Ramadana gwamnatin jihar ƙarƙashin jagoranci mai girma gwamna,Dikko Umar Raddata fara rabon na buhun shinkafa mai nauyin 25kg da kuma tallafin kuɗi na ₦5000 ga mata masu rauni da kuma mutane mara sa galihu dake faɗin ƙananan hukumomi 31 dake jihar.
Gwamnatin ta ce ta Æ™irÆ™iro tsarin ne na jin Æ™ai domin ragewa jama’a wahalhalun da ake fama da su na matsin tattalin arziki da tsadar kayan abinci.