Gwamantin Najeriya ta cire malaman jami’o’i daga tsarin biyan albashi na IPPIS

Gwamnatin tarayya ta cire manyan makarantu daga tsarin haÉ—in gwiwar ma’aikata da tsarin biyan albashi na IPPIS.

Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana hakan a lokacin da yake yi wa manema labarai fadar shugaban kasa bayani tare da wasu ministoci kan sakamakon taron na FEC.

Sannan ya ce hakan zai fara aiki ne cikin gaggawa.

A cewarsa, FEC ta yi la’akari da cewa shugaban jami’o’in ba sa bukatar su bar aikinsu don zuwa Abuja don neman biyan albashin ma’aikatansu.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...