Gwamantin Najeriya ta cire malaman jami’o’i daga tsarin biyan albashi na IPPIS

Gwamnatin tarayya ta cire manyan makarantu daga tsarin haɗin gwiwar ma’aikata da tsarin biyan albashi na IPPIS.

Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana hakan a lokacin da yake yi wa manema labarai fadar shugaban kasa bayani tare da wasu ministoci kan sakamakon taron na FEC.

Sannan ya ce hakan zai fara aiki ne cikin gaggawa.

A cewarsa, FEC ta yi la’akari da cewa shugaban jami’o’in ba sa bukatar su bar aikinsu don zuwa Abuja don neman biyan albashin ma’aikatansu.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]