Guguwa Ta Lalata Gidaje A Damaturu

Guguwa mai karfi ta lalata gidaje da dukiya ta miliyoyin naira a unguwannin Nayi Nawa da Pawari a karamar hukumar Damaturu ta jihar Yobe.

Bala’in guguwar ya raba daruruwan mutane da gidajensu.

Wata dake zaune a É—aya daga cikin inda abin ya faru ta bayyana cewa guguwar ta lalata gidansu lokacin da suke bacci da misalin karfe 3 na dare.

A cewar ta da yawa daga cikin wanda abin ya shafa suna cikin mawuyacin hali inda tayi kira ga gwamnati da kuma gwamnati da ta kawo musu É—auki.

More News

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...