Fintiri ya lashe zaben gwamnan Adamawa

Ahmadu Fintiri na Jam’iyyar PDP ya lashe zaben gwamnan jihar Adamawa a karo na biyu.

A farko dai an sanar cewa Fintiri ya sha kaye a hannun Aishatu Dahiru ta jam’iyyar APC, wanda, INEC ta zo ta soke.

A baya dai an bayyana Aishatu wadda aka fi sani da Binani a matsayin wadda ta yi nasara, wanda ya saba wa doka.

Ga kuri’un karshe da jam’iyyun siyasar suka samu:

AA = 643
AD = 3024
ADP = 2174
APC = 396,788
APGA = 892
APM = 606
APP = 286
LP=2732
NNPP=4852
NRM = 1272
PDP = 430,861
PRP = 1188
SDP=6870
YPP = 1431
ZLP = 200

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...