Buhari ya jagoranci taron manyan jam’ian tsaro

A dai-dai lokacin sha’anin tsaro ke cigaba da tabarbarewa a fadin Najeriya shugaban kasa Muhammad Buhari ya jagorancin taron masu ruwa da tsaki a harkar tsaron kasar nan.

Taron ya samu halartar dukkanin shugabannin rundunonin soja da Kuma na hukumomin tsaro.

Buhari ya kira taron ne kwana guda bayan da wasu sanatoci da suka fito daga jam’iyun adawa suka yi barazanar tsige shi

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...