An kwaso yan Najeriya 161 daga Libiya bayan zaman gidan yari

Gwamnatin tarayya ta ce ofishin jakadancin Najeriya dake Libiya ya kwaso yan Najeriya 161 da suka aikata laifukan shige da fice na kasar.

Kabiru Musa jami’in dake lura da ayyukan ofishin jakadancin Najeriya a Libiya ne ya bayyana haka.

Mutanen da aka kwaso sun sauka a filin jirgin sama na Murtala Muhammed dake Lagos a ranar Litinin da daddare.

Ya ce an sake su ne daga gidan yari domin basu damar sake gina rayuwar su a gida Najeriya.

Ofishin jakadancin Najeriya dake Libiya tare da haÉ—in gwiwar hukumomin kasar da kuma hukumar Kula da Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ne suka samu nasarar fito da mutanen daga gidan yari.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...