An kwaso yan Najeriya 161 daga Libiya

Gwamnatin tarayya ta sanar da kwaso yan Najeriya 161 da suka maƙale a ƙasar Libya a kokarin su na zuwa cirani kasashen Turai.

A wata sanarwa ranar Talata, jakadan Najeriya a Libiya Kabiru Musa ya ce an kwaso mutanen ne tare da taimakon Hukumar Kula da Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin(IMO).

Musa ya ce kwaso mutanen da suke son dawowa dan kashin kansu an tsara shi ne domin tabbatar da cewa babu wani ɗan Najeriya da ya maƙale a ƙasar ta Libiya.

“WaÉ—anda aka kwaso sun baro filin jirgin saman Mitiga dake Tripoli a cikin wani jirgi da aka yi shata a ranar Talata kuma ana sa ran za su sauka a filin jirgin saman Murtala Muhammed dake Lagos a wani lokaci yau.” ya ce

“WaÉ—anda aka kwaso sun Æ™unshi maza 37, mata 100 yara 16 da kuma Æ´an kananun yara 8.”

Jakadan ya cigaba da cewa ofishin jakadancin da kuma sauran hukumomi na cigaba da wayar da mutane irin illar dake tattare da tafiya cirani da suka haÉ—a da bauta da kuma tilasta aikatau.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...