An Kori Ƴan Sandan Dake Bawa Rarara Kariya Daga Aiki

Rundunar yan sandan Najeriya ta kori jami’an ta uku bayan da ta same su da saɓawa dokokin aikin rundunar.

Jami’an da aka kora sune ke bada kariya ga shahararren mawakin nan Dauda Adamu Abdullahi Rarara

Yan sandan sun fito ne daga runduna ta musamman dake bawa muhimman mutane kariya.

A kwanakin baya ne wani fefen bidiyo ya bayyana a kafafen sada zumunta da ya nuna yan sandan na harbi sama lokacin da suka raka shahararren mawakin garinsu na Kahutu dake jihar Katsina.

Yan sandan da aka kora sun haɗa da Insifecta Dahiru Shuaibu, Sajan Isa Danladi da kuma Sajan Abdullahi Badamasi.

More News

Jihar Neja za ta riƙa biyan  ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya amince a riƙa biyan ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince da fara biyan...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaɓen  dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaɓen  dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...