An bawa Elrufai sarauta a masarautar Ijebu

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru Elrufai ya samu sarautar gargajiya ta Gbobaniyi na kasar Ijebu dake jihar Ogun.

Oba Sikiru Kayode Adetona, shi ne ya bawa, Elrufai sarautar a wani biki da aka gudanar a ranar Asabar.

Elrufai shi ne mutum na farko daga yankin arewacin Najeriya da masauratar ta Ijebu ta bawa sarauta.

More News

An kama mutane biyu  masu garkuwa da mutane a jihar Kogi

Wasu É“atagari biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne jami'an Æ´an sanda da haÉ—in gwiwar Æ´an bijilante suka kama a garin Ibobo-Abocho...

Jirgi mai saukar ungulu ya yi hatsari a Akwa Ibom

Wasu ma'aikatan kamfanin haƙar man fetur su 6 da kuma matuƙan jirgi su biyu su mutu a wani hatsarin jirgi mai saukar ungulu a...

Tinibu ya aikawa da majalisar dattawa sunaye 7 na  ministocin da zai naÉ—a

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi kira ga majalisar dattawa da ta tabbatar da sunayen mutane 7 da ya tura majalisar da zai...

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...