Dalibai a birnin Kano ranar Talata wadanda akasari na jami’ar Yusuf Maitama Sule ne sun fito zanga-zanga a birnin don neman sakin ‘yar Najeriyar nan da ke tsare, Zainab Aliyu.
Dalibai a birnin Kano ranar Talata wadanda akasari na jami’ar Yusuf Maitama Sule ne sun fito zanga-zanga a birnin don neman sakin ‘yar Najeriyar nan da ke tsare, Zainab Aliyu.