‘Yan majalisar dokokin Najeriya sun ce suna fuskantar barazanar ta’addanci, sakamakon zaman da ake yi kara-zube a majalisun dokokin kasar. Wannan ne ya sa `Yan majalisar suka fara wani yunkuri
‘Yan majalisar dokokin Najeriya sun ce suna fuskantar barazanar ta’addanci, sakamakon zaman da ake yi kara-zube a majalisun dokokin kasar. Wannan ne ya sa `Yan majalisar suka fara wani yunkuri