Gwamnatin tarayya ta ce ta fara raba gidaje 8925 ga mutanen da suka nema kuma suka cancanci a basu a faɗin ƙasa baki ɗaya a karkashin shirin samar da gidaje
Gwamnatin tarayya ta ce ta fara raba gidaje 8925 ga mutanen da suka nema kuma suka cancanci a basu a faɗin ƙasa baki ɗaya a karkashin shirin samar da gidaje