Ƴansandan sun yi artabu da ƴanbindiga a Abuja

Jami’an ‘yan sanda daga babban birnin tarayya Abuja sun kashe wani dan bindiga tare da cafke uku a wani samame da suka kai.

Ƴan sandan sun kai samamen ne a wata maboyar masu garkuwa da mutane a garin Chikara da ke kan iyaka da jihar Kogi.

Duk da haka, wannan ya haifar ba-ta-kashi tsakaninsu da ƴansandan.

A wata sanarwa da rundunar ‘yan sandan ta fitar a ranar Asabar ta hannun mai magana da yawunta a Abuja, Josephine Adeh, ta bayyana wadanda ake zargin a matsayin Mahammadu Isa, Likita Idris, da Isiyaku Muhammedu. 

More News

Shan giya na halaka sama da mutum miliyan 2.6 duk shekara—WHO

Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), ya nuna cewar shan giya na kashe mutum miliyan 2.6 a duk shekara. Rahoton ya ƙara da cewa...

Ƴan fashin daji sun kashe ƴan bijilante 4 da ɗan sanda ɗaya a Kaduna

Wasu da ake zargin ƴan fashin daji ne sun kai farmaki mazaɓar Kakangi dake ƙaramar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna inda suka kashe...

Ƴan Boko Haram sun yi garkuwa da wani alƙali da matarsa a jihar Borno

Mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun yi garkuwa da alƙalin babbar kotu mai Shari'a, Haruna Mshelia tare da matarsa da kuma dogarinsa. Rahotanni sun bayyana cewa...

Abdul Aziz Yari ya dauki nauyin karatun dalibai 1,700 a Jihar Zamfara

Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Abdulaziz Yari Abubakar, ya baiwa 'yan asalin jihar 1,700 tallafin karatu a...