Za a fuskanci daukewar wutar lantarki a bayan da ma’aikata suka shiga yajin aiki

Ma’aikatan fannin wutar lantarki sun bi sahun kungiyar kwadago ta kasa NLC a yajin aikin gargadin da ta fara kan tasirin da cire tallafin man fetur ya yi akan yan Najeriya.

A ranar 1 ga watan Satumba ne kungiyar NLC ta sanar da shirin fara yajin aikin gargadi na kwanaki biyu bayan da ta zargi gwamnatin tarayya da yin watsi da tattaunawar da ake.

Kungiyar ta ce gwamnatin ta gaza aiwatar da wasu daga cikin alkawuran da aka cimma a tarukan ganawar da aka yi a baya.

A wani abu na nuna goyon baya ga kungiyar ta NLC kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a ranar Talata sun sanar cewa sun shiga yajin aikin.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...