Za a fara jigilar alhazan bana ranar Alhamis

Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya, NAHCON ta sanar da cewa ranar Alhamis 9 ga watan Mayu za a fara aikin jigilar alhazai zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin bana.

Shugaban hukumar, Zikrillah Hassan shi ne ya bayyana haka lokacin da yake sanya hannu da kamfanonin jiragen sama da za su dauki alhazan bana ranar Juma’a a Abuja.

Ya bayyana cewa kamfanonin jiragen da za su dauki alhazan sun hada da Azman, Max Air da kuma Flynas na kasar Saudiyya.

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...