Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a ƙaramar hukumar Gezawa ta jihar ya ƙaru zuwa  mutane 15.

A ranar Laraba ne aka tabbatar da mutuwar mutum guda a yayin da wasu 24 suka jikkata bayan da wani matashi ya watsa fetur ya kuma cinna musu wuta.

Abdullahi Haruna Kiyawa mai magana da yawun rundunar Æ´an sandan jihar ya ce matashin da ake zargi da cinna wutar mai suna, Shafi’u Abubakar ya ce ya yi haka ne saboda rikicin gado shi da danginsa.

A ranar Alhamis mai magana da yawun rundunar ya ce mutanen da suka mutu sun ƙaru daga 1 daga ɗaya ya zuwa 6.

Sai dai  kwamishinan Æ´an sandan jihar, Usaini Gumel a ranar Juma’a ya ce Æ™arin wasu mutanen sun mutu lokacin da suke samun kulawar likitoci a Asibitin Murtala dake Kano.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...