Yar gidan Wamakko ta rasu a wurin haihuwa – AREWA News

Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Magatakardan Wamakko ya yi rashin yarsa, Sadiya Aliyu a ranar Alhamis.

Sadiya Aliyu Magatakarda ta mutu ne tana da shekaru 23 a asibitin koyarwa na jami’ar Usman Danfodiyo dake Sokoto lokacin da tazo haihuwa.

An gudanar da jana’izarta da daren ranar Alhamis a gidan tsohon gwamnan dake kan titin Sahabi Dange a unguwar Gawon Nama dake Sokoto.

Limamin masallacin Juma’a na Sultan Bello, Malami Shehu Akwara shi ne ya jagoranci sallar jana’izar.

More News

An ƙona sakatariyar ƙananan hukumomi 2 a jihar Rivers

Wasu da ake kyautata zaton ɓatagari ne sun ƙona wani sashe na sakatariyar ƙananan hukumomin Eleme da Ikwerre dake jihar Rivers. Ƙona ginin na zuwa...

Ƴanbindiga sun hallaka wani shugaban APC a Kebbi

Wasu ‘yan bindiga sun harbe Bako Bala, shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Suru a jihar Kebbi, a yayin wani yunkurin yin garkuwa da...

Kotu ta hana VIO kamawa, tsare motoci ko cin tarar direbobi a kan hanya

Justis Evelyn Maha ta Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta bayar da umarni da ya hana Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa, wanda aka...

Sojojin Najeriya sun hallaka masu haramtacciyar harƙar man fetur

Dakarun runduna ta 6 ta sojojin Najeriya sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin barayin man fetur ne, tare da cafke wasu 18...