Yanzu-Yanzu: Gwamnoni sun rage yawan yan takarar APC zuwa mutum uku

Labaran da suke fitowa daga wurin taron zaben fitar da gwani na dan takarar shugaban kasa a jam’iyar APC dake gudana yanzu haka a Abuja sun bayyana cewa gwamnonin jam’iyar sun sake rage yawan yan takarar shugaban kasa a jam’iyar ya zuwa uku.

Tun da farko gwamnonin sun rage yawan yan takarar zuwa biyar kafin daga bisani su sake bada shawarar rage su zuwa uku.

Shugaban kasa Muhammad Buhari shi ne ya nemi gwamnonin da su shawo kan sauran yan takara da su hakura su janye takarar su.

Matakin na gwamnonin baya na nufin ragowar yan takarar basu da ikon shigar takara ba.

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...