Yan sanda A Abuja Sun Kama Wani Yaro Ɗan Shekara 16 Da Ya Kashe Mahaifinsa

Rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja, ta ce jami’an ta sun kama wani yaro mai shekaru 16 da ake zargi da kashe mahaifinsa.

Kwamishinan yan sandan birnin tarayyar, Haruna Garba shi ne ya bayyana haka lokacin da yake ganawa da manema labarai.

Ya ce wanda ake zargi ya kashe mahaifinsa ne ta hanyar amfani da taɓarya.

A cewar kwamishinan lamarin ya faru ne lokacin da mahaifiyar wanda ake zargi da kuma mahaifinsa suka rikice da faɗa a a tsakaninsu inda Wanda ake zargin ya shigarwa mahaifiyarsa inda yayi amfani da taɓarya ya daki mahaifin nasa a kansa da karfi inda hakan ya yi sanadiyar mutuwarsa.

More News

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...