Yan Daba Sun Tarwatsa Masu Zaɓe A Kano

Mintoci kadan bayan da aka fara kada kuri’a akwati mai lamba 030 dake mazabar Kwaciri karamar hukumar Fagge a jihar Kano sai gungun yan daba dauke da makamai suka tarwatsa masu kada kuri’a.

An ga mutane maza da mata suna gudun ceton rai tare da tserewa daga duwatsun da bata garin suke jifa musu.

Amma kuma jami’an tsaro sun yi gaggawar kai ɗaukin gaggawa inda suka fatattaki ɓatagarin tare bada kariya ga jami’an zaɓen kuma komai ya cigaba da gudana dai-dai.

Yaune hukumar zabe ta ware domin gudanar da zaɓukan cike gurbi a wuraren da ba a karasa ba.

More News

Jihar Neja za ta riƙa biyan  ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya amince a riƙa biyan ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince da fara biyan...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaɓen  dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaɓen  dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...