Yan bindiga sun yi garkuwa da wani jigo a jam’iyar APC

Yan bindiga sun yi garkuwa da Kawu Yakasai jami’in tsare-tsare na jam’iyar APC a jihar Kaduna.

An ce an yi awon gaba da Yakasai ne ranar Juma’a da daddare a karamar hukumar Soba ta jihar.

Kawo yanzu yan bindigar ba su bukaci a biya su kudin fansa ba ko kuma tuntubar iyalinsa.

Da yake ta tabbatar da faruwar lamarin ranar Asabar, Muhammed Shehu babban jami’in yada labarai na gwannan jihar Uba Sani ya ce tuni gwamnan ya bada umarnin jami’an tsaro su zakulo masu garkuwar su kuma kuÉ“utar da Yakasai.

Shehu ya ce gwamnatin jihar Kaduna na aiki domin daukar yan bijilante 7000 domin taimakawa kokarin da jami’an tsaro su ke yi.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...