Yan Bindiga Sun Sace Wani Basarake a Jihar Filato

An sake sace wani fitaccen basaraken gargajiya da wasu yan bindiga suka yi a jihar Filato.

Mai martaba, Sunday Dajep shi ne hakimin gundumar Chip da kabilar Mhiship suke zaune a ciki a karamar hukumar Pankshin ta Jihar.

Majiyoyi sun bayyana cewa an yi awon gaba da basaraken ne da misalin 11 na daren ranar Laraba bayan da yan bindigar suka kutsa kai fadar sa dake Chip akan hanyar Shendam zuwa Mangu.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Filato,DSP Alfred Alabo ya ce rundunar ta samu labarin faruwar lamarin.

Inda ya ce tuni suka bi sawun yan bindigar tun bayan da suka sai samu kiran kai É—aukin gaggawa.

More News

Jihar Neja za ta riÆ™a biyan  ₦80,000 a matsayin mafi Æ™arancin albashi

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya amince a riƙa biyan ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince da fara biyan...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaÉ“en Æ™ananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaÉ“en  dukkanin kujerun Æ™ananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaÉ“en Æ™ananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaÉ“en  dukkanin kujerun Æ™ananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...