Yan bindiga sun sace ɗaliban firamare 6 a jihar Nasarawa

Yan bindiga sun sace yara 6 a firamaren LEA dake Alwaza a ƙaramar hukumar Doma ta jihar Nasarawa.

Rahotanni sun bayyana cewa yan bindigar sun sace yaran ne da misalin ƙarfe 07:00 na safe.

Rahman Nansel kakakin rundunar yan sandan jihar Nasarawa shi ne ya tabbatar wa da jaridar The Cable faruwar lamarin.

Nansel ya kara da cewa tuni aka bincike tare kokarin ceto yaran.

Jihar Nasarawa dai na ɗaya daga cikin jihohin Najeriya dake fama da matsalolin tsaro.

More News

Tayoyin jirgin saman Max Air sun fashe a Yola

Jirgin saman kamfanin Max Air ƙirar Boeing 737 mai rijistar namba 5N-ADB dake ɗauke da fasinjoji 118 da ma'aikata 6 ya gamu da matsala...

Ɗan majalisar wakilai ta tarayya ya mutu

Hon. Olaide Akinremi Jagaba mamba a majalisar wakilai ta Najeriya dake wakiltar mazaɓar Ibadan North a majalisar ya mutu. Kawo yanzu babu cikakken bayani kan...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...