Yan bindiga sun kashe yan sanda uku a Rivers

Akalla yan sanda uku ne suka rasa ransu a wani hari da wasu yan bindiga suka kai musu a jihar Rivers.

Lamarin ya faru ne ranar Alhamis da daddare a Rumuokoro dake karamar hukumar Obior-Akpor dake jihar.

An ce maharan sun sace shugaban wani kamfanin man fetur da iskar gas bayan sun kashe yan sandan da suke bashi kariya.

Da aka tuntubi mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar, Grace Iringe-Koko ta ce kawo yanzu suna bincike akan lamarin.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...