Yan bindiga sun kai hari kan tawagar Shugaba Buhari

‘Yan bindiga sun far wa tawagar Shugaba Buhari kan hanyarta ta zuwa Daura domin share fagen zuwa gida Babbar Sallah da shugaban ya kudirta.

Sanarwar da Garba Shehu da ke magana da yawun shugaban ya fitar a Talatar nan ta ce, jami’an tsaro sun yi nasarar dakile harin da aka kai wa tawagar Buharin a kusa da Dutsinma.inda a ranar Litinin ‘yan bindiga suka kashe mataimakin kwamishinan ‘yan sanda.

Tawagar dai ta kunshi ma’aikata da jami’an tsaro gami da ‘yan jaridar da ke aiki a fadar shugaban kasa. An kwantar da mutane biyu a asibiti daga cikinsu a cewar Garba Shehu, sakamakon raunin da suka ji.

More News

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...